*Dr. Muhd Sani Umar R/lemo*
Ramadaniyyat (1440H) *[28]*
*Fiyayyar Al'umma A Bayan Kasa*
1. Allah Ta'ala yana cewa:
(Ku ne mafi alherin al'umma wadanda aka fitar ga mutane, kuna umarni da kyakkyawan aiki, kuma kuna hana mummuna aiki, kuma kuna yin imani da Allah) [Ali Imaran, 110]
2. Ya kamata al’ummar Musulmi su fahimci cewa, su ne fiyayyu a cikin duk wata al’umma da aka taba yi a bayan kasa, don su fahimci kimarsu da darajarsu, kuma su gane cewa, sun fito ne don su ja ragamar tafiyar sauran al'ummu. Kuma nufin Allah shi ne alheri ya yi jagoranci a bayan kasa ba sharri ba, a bayan kasa, don haka ya kamata su zama koyaushe su ne masu bayarwa, ba masu karba ba. Kuma abin da za su bayar na akida da ilimi da halayya da tsarin rayuwa ya zama mai inganci ne.
Wannan website mun bude shi ne dan watsa duk abinda muka san insha Allahu zai anfani al'umma.
Ads
Monday, 3 June 2019
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
FA'IDODIN ALBASA ************************ Da Sunan Allah mai sadar da rahama zuwa ga bayinsa, Salati da aminci su tabbata bisa Fiyayye...
-
Stop, Treat and Reverse Tooth Decay By RelianceHMO Tip Image People once believed that tooth decay could not be treated or reversed, rece...
-
TOMATOES!!!!!!!!!!!!!!!! 🍅A teacher asked her students to bring some tomatoes in a plastic bag to school. 🍅Each tomato was to be given ...
-
Babu shakka kayan kwalliya na taimakawa matuka wajen bunkasawa da kuma kara fito da kyanki. Kai kayan kwalliya irin na zamani ba kayata kya...
No comments:
Post a Comment